Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda Na Samu Labarin Gobarar Da Ta Yi Sanadin Mutuwar 'Yata


Yadda Na Samu Labarin Gobarar Da Ta Yi Sanadin Mutuwar 'Yata
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:41 0:00

Wani mahaifi da 'yarsa ta rasu a gobarar da ta kashe yara dalibai 20 a makarantar firamare a Nijar, ya fadi yadda ya samu labarin tashin gobarar inda ya ce, kafin ya isa wurin, wutar ta riga ta lakume ajujuwan da daliban suke.

XS
SM
MD
LG