Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

‘Mun So Mu Zauna Da Ganduje Amma Ya Ki’ – Shekarau


‘Mun So Mu Zauna Da Ganduje Amma Ya Ki’ – Shekarau
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:24 0:00

A baya bayan nan, gwamnan jihar Kano Ganduje ya yi ta kai ruwa rana da wasu jiga-jigan ‘yan jam’iyyarshi ta APC a jihar. Tsohon gwamnan jihar, Sanata Ibrahim Shekarau ya ce suna rikici da gwamnan mai ci ne saboda yadda aka mayar da su saniyar ware wajen gudanar da harkokin jam’iyyar a jihar.

A baya bayan nan, gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje ya yi ta kai ruwa rana da wasu jiga-jigan ‘yan jam’iyyarshi ta APC a jihar. Tsohon gwamnan jihar, Sanata Ibrahim Shekarau ya ce suna rikici da gwamnan mai ci ne saboda yadda aka mayar da su saniyar ware wajen gudanar da harkokin jam’iyyar a jihar.

XS
SM
MD
LG