Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

UNICEF Ta Yi Kira Ga ‘Yan Jarida Da Su Bada Kulawa Ga Batutuwan Ilmin ‘Ya’ya Mata 


UNICEF Ta Yi Kira Ga ‘Yan Jarida Da Su Bada Kulawa Ga Batutuwan Ilmin ‘Ya’ya Mata 
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:54 0:00

Asusun kula da yara na majalisar dinkin duniya - UNICEF a Najeriya ya yi kira ga ‘yan jarida a arewacin kasar da su ba da kulawa ta musamman ga batutuwan magance matsalolin ilimin ‘ya’ya mata a yankin a cikin rahotanninsu.

XS
SM
MD
LG