Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Yadda Matan Najeriya Zasu Tinkari Zaben 2023-Kashi Na Hudu, Satumba,01, 2022


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Yau ma muna tare da Hajiya Khadija Abdullahi Iya ‘yan takarar gwamnan jihar Naija ta jam’iyar AFGA, da Mrs Dorathy Nuhu Aken ‘Ova wadda ta nemi a tsaida ita takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyar SDP, sai kuma Hajiya Mariya Ibrahim Baba ‘yar siyasa kuma ‘yar gwaggwarmaya, da kuma dan siyasa Sa’idu Gombe, wadanda ke musayar miyau kan matakan da mata za su iya dauka domin ganin an dama da su a fannin siyasa da harkokin mulkin Najeriya.

A yau bakin sun yi muhawara kan abinda ke kawo koma bayan siyasar mata.

Saurari cikakken shirin da Shamsiya Hamza Ibrahim ta jagoranta:

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG