Washington, DC —
Wata dabi'ar da ta ke ci kamar wutar daji ita ce matsalar cin zarafin mata, duk da kokarin da ake yi wajen dakile matsalar. Yau shirin zai yi duba akan wannan matsalar. Sannan zai haska fitila akan kallabin mu ta mako. Har illa yau shirin na makon nan, zai kawo muku tattauwa da wata matashiya mai sana'ar kwaliyyar mata.
A saurari shirin Kallabi:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.
Dandalin Mu Tattauna