Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

A BARI YA HUCE: Labarin Dan Kabilar Igbo Da Ya Je Kallon Zaman Kotu- Maris, 19, 2022


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

A wannan shirin mun bada labarin wani dan kabilar Igbo (Nyamiri) da ya je kallon zaman kotu a Kano ya tarar an yankewa wata mace da aka samu da laifin zamba tarar daurin shekaru biyar a gidan yari ko kuma ta biya tarar Naira dubu dari biyu da hamsin sai in an sami wanda zai tsaya mata.

Saurari shirin ka ji yadda ta kaya:

A Bari Ya Huce: Labarin Nyamiri Da Ya Je Kallo Kotu-24: 00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:24:30 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG