Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Afirka: A Somaliya Akalla Mutane 6 Aka Kashe Wasu 16 Suka Jikkata Bayan Da Wani Bam Ya Tashi


VOA60 Afirka: A Somaliya Akalla Mutane 6 Aka Kashe Wasu 16 Suka Jikkata Bayan Da Wani Bam Ya Tashi
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A kasar Somaliya inda akalla mutane 6 aka kashe kana wasu 16 suka jikata bayan da wani bam da aka ajiye a cikin wata mota ya tashi a kofar wani ofishin gwamanti dake birnin Mogadishu.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG