Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Adadin Masu Cutar Coronavirus a Kamaru Ya Zarta 700


Gwamnatin kasar Kamaru na ci gaba da yakar yaduwar annobar cutar coronavirus, a yayin da a yanzu haka cutar ke kara yaduwa a cikin al’ummar kasar.

Duk da irin dokar da hukumar lafiya ta sanya, Ministan Lafiyar Kamaru, Manaouda Malachie, ya ce wadanda suka kamu da cutar a kasar a yanzu haka sun zarta 700. Sannan mutane 10 sun rasa rayukansu sakamakon kamuwa da cutar.

Wasu daga cikin ‘yan kasar sun nuna rashin gamsuwarsu da yadda gwamnatin kasar take kula da lamarin, wasu kuma sun yaba wa gwamnatin.

Saurari karin bayani cikin sauti daga Awal Garba.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:14 0:00


Facebook Forum

Wata manhaja mai saukaka wahalar samun gidan abinci na halal ga Musulman dake zaune a kasashen Turai
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:21 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG