Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Al-Qiblar Masallatan Nigeria ba Daidai Bace


Wasu malamai sun janyo hankali ga bukatar gyara fuskar masallatan Nigeria don suyi daidai da sahihiyar Al-Qibla

Wani bincike da wasu shehunan malamai suka gudanar a Nigeria ya nuna cewa akwai masallatai da yawa dake kasar wadanda basa dubin al-Qibla da kyau. Daya daga cikin malaman, Shiekh Abubakar Ibrahim dake wa’azi a masallattai daban-daban dake Kaduna yace binciken nasu ya nuna cewa aksarin masallatai da dama dake nan cikin Kaduna wadanda ya kamata su fuskanci inda Ka’aba take a Makkah, kasar Saudi Arabia, amma sai suka kasance suna duban wasu kasashe ne kamar India, Kenya da Ethiopia. A hirarsu da Aliyu Mustaphan Sakkwatto, malamin ya bada karin hasken abinda suka gano da yadda ake kokarin gyara lamarin:

please wait

No media source currently available

0:00 0:05:50 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG