An fara daukar matakin ladabtar da wadanda suka yi garkuwa da kuma kashe Hanifa Abubukar, tare da gurfanar da Abdulmalik Muhammad Tanko malamin makarantar Nobel Kids da ya yi garkuwa ya kuma kashe Hanifa, da kuma mutane biyu da ya hada baki da su, lamarin da ya harzuka matasa suka bi dare suka cinnawa makarantara wuta.
An Gurfanar da Masu Kisan Hanifa a Kotu
An fara daukar matakin ladabtar da wadanda suka yi garkuwa da kuma kashe Hanifa tare da gurfanar da Abdulmalik Tanko malamin makarantar Nobel Kids da ya yi garkuwa ya kuma kashe Hanifa da kuma mutane biyu da ya hada baki da su lamarin da ya harzuka matasa suka bi dare suka cinnawa makarantara wuta.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Afrilu 29, 2022
Yau take Jumma'ar karshe a watan Ramadan
-
Afrilu 27, 2022
Zakatul Fitr- “Kar Ku Ba Da Dawa Idan Shinkafa Ce Abincinku”
Za ku iya son wannan ma
-
Mayu 14, 2022
Taskar 347.mp4
-
Mayu 14, 2022
Lafiyar Koda Da Yadda Tasirinta Ya Ke Ga Lafiyar Mutane