Shugaban Makarantar Noble Kids dake unguwar yan Kaba kwanar Dakata, a birnin Kano, Abdulmalik Mohammed Tanko, wanda ake zargi da laifin yin garkuwa da kuma kashe Hanifa Abdullahi, ya shaidawa Muryar Amurka cewa, ba gaskiya ba ne rahotannin da ake yayatawa cewa, an yi gunduwa-gunduwa da jikinta bayan ta mutu kafin aka binne ta.
Babu Wanda Ya Illata Jikin Hanifa-Abdulmalik
Shugaban Makarantar Noble Kids dake unguwar yan Kaba kwanar Dakata a birnin Kano Tanko wanda ake zargi da laifin yin garkuwa da kuma kashe Hanifa ya shaidawa Muryar Amurka cewa ba gaskiya ba ne rahotannin da ake yayatawa cewa an yi gunduwa-gunduwa da jikinta bayan ta mutu kafin aka binne ta.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Afrilu 29, 2022
Yau take Jumma'ar karshe a watan Ramadan
-
Afrilu 27, 2022
Zakatul Fitr- “Kar Ku Ba Da Dawa Idan Shinkafa Ce Abincinku”
Za ku iya son wannan ma
-
Mayu 14, 2022
Taskar 347.mp4
-
Mayu 14, 2022
Lafiyar Koda Da Yadda Tasirinta Ya Ke Ga Lafiyar Mutane