Kamar yadda wakiliyarmu a yankin Zainab Babaji ta aiko, yankin kudancin jihar da ya kunshi kananan hukumomi shida sun fuskanci matsaloli da suka hada da kisa, da sace sacen dabbobi, da kone konen gidaje.
Rundunar ta musamman dake aikin tsaro da zaman lafiya a jihar Flato ta shirya taro tsakanin matasa a kudancin jihar Flato.
Da yake jawabi a bikin bude taron, kwamandan rundunar tabbatar da zamaan lafiya a jihar, Manjo janar Henry Ayola, ya shawarci matasan da su gafartawa juna.
Kamar yadda wakiliyarmu a yankin Zainab Babaji ta aiko, yankin kudancin jihar da ya kunshi kananan hukumomi shida sun fuskanci matsaloli da suka hada da kisa, da sace sacen dabbobi, da kone konen gidaje.
Kamar yadda wakiliyarmu a yankin Zainab Babaji ta aiko, yankin kudancin jihar da ya kunshi kananan hukumomi shida sun fuskanci matsaloli da suka hada da kisa, da sace sacen dabbobi, da kone konen gidaje.
Za ku iya son wannan ma
-
Fabrairu 02, 2023
Zaben 2023: Tarihin Siyasar Jihar Benue
-
Fabrairu 02, 2023
'Yan Takarar Gwamna A Jihar Filato Sun Yi Muhawara