Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Auren Jaruma Halima Atete Da Angonta Mohammad


Halima Atete da Mohammad (Hoto: Instagram/Adbulamart mai kwashewa)
Halima Atete da Mohammad (Hoto: Instagram/Adbulamart mai kwashewa)

Za a daura auren na a ranar Asabar 26 ga watan Nuwamba a Maiduguri, babban birnin jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya.

Jarumar Kannywood Halima Atete za ta amarce tare da angonta Mohammed Mohammed Kala.

Za a daura auren ne a ranar Asabar 26 ga watan Nuwamba a Maiduguri, babban birnin jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya.

Furodusa Abdulamart Mai Kwashewa ne ya wallafa hotunan masoyan biyu hade da katin gayyata.

“Allah ya tabbatar da Alheri Sarauniya @haleemaatete.” Abdulamart ya ce.

Jarumi Ali Nuhu ma ya wallafa hoton Atete hade da katin auren, a wani mataki na taya masoyan biyu murna.

Gabanin daurin auren, akwai shagulgula da wasanni da za a gudanar kamar wasan kwallo, Margi Day da dai sauransu kamar yadda katin gayyatan ya nuna.

Bidiyo

Saurari Dalilin Da Ya Sa Ummi Zeezee Ta Ce Tana So Ta Kashe Kanta A Hira Da Wakiliyar VOA Baraka Bashir
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:39 0:00
Karin bayani akan Bidiyo

VOA CASU

VOA CASU: Saurari Bayanin Jarumar Kannywood, Nafeesa Abdullahi
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:24 0:00
Karin bayani akan Bidiyo

VOA CASU

VOA CASU: Bikin Yini Na Auren Zawarawa A Kano
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:27 0:00
Karin bayani akan Bidiyo
XS
SM
MD
LG