Daya daga cikin fitattun masu wa’azin Musulunci a Najeriya Sheikh Dahiru Usman Bauchi, yace babu wani dalilin rikici tsakanin Musulmi da Kirista a Najeriya.
Sheikh Dahiru Bauchi wanda ke jawabi a yayin ziyarar shan ruwa da wata kungiyar Kirista da Musulmi masu neman zaman lafiya ta kai masa a gidansa, yace ‘Yan Najeriya sun gaji da abubuwan dake faruwa a kasar.
Sheikh Dahiru Bauchi wanda ke jawabi a yayin ziyarar shan ruwa da wata kungiyar Kirista da Musulmi masu neman zaman lafiya ta kai masa a gidansa, yace ‘Yan Najeriya sun gaji da abubuwan dake faruwa a kasar.
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.