Washington DC —
Shirin na wannan makon zai fara haska fitila ne kan matakin da Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya dauka na rage radadin janye tallafin man fetir da ya jefa talakawan kasar cikin halin kaka-ni-kayi, kasancewa galibin wadanda aka yi shirin dominsu suna ganin biliyoyin da gwamnatin tarayyar ta bayar zai kare tsakaninsu da na kusa da su.
Saurari shirin:
-
Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.
Dandalin Mu Tattauna