Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI:Bibiya Kan Kafa Dokar Dandaka a Jihar Kaduna-Kashi Na Hudu, Oktoba, 22, 2020


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci hukumomi su sake nazarin dokar da gwamnatin Kaduna ta kafa na dandake wanda aka samu da laifin fyade, dokar da ta sami goyon bayan 'yan fafatuka suka yaba da bayyana goyon baya.
Sai dai gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewa, ba zata yi kasa a guiwa ba a wajen aiwatar da wannan doka da kuma kare hakkokin wadanda ake zalunta.

A cikin hirarta da shirin Domin Iyali, kwamishinar ma'aikatar harkokin mata ta jihar Kaduna Hajiya Hafsat Mohammed Baba ta ce an kafa wannan doka ne bisa la'akari da munin laifin da kuma bukatar daukar matakin da zai zama ishara ga masu wannan halin.

Saurari cikakken shirin:

DOMIN IYALI: Bibiya Kan Kafa Dokar Dandaka A Jihar Kaduna-Kashi Na Hudu-10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:18 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG