Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Canjin Da Al'ummar Najeriya Ke Nema Daga Shugabanni-Janairu, 19 , 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Banda matsalar tsaro da tsadar rayuwa, abinda ya fi daukar hankalin ‘yan Najeriya a halin yanzu shine, babban zabe da ake shirin gudanarwa a kasar a matakan jihohi da kuma gwamnatin tarayya. Batun da kamar kowacce shekarar zabe, al’umma ke bayyana fatar samun ingancin rayuwa ko kuma sauyi.

A yau shirin Domin iyali ya nemi jin inda jama’a ke so shugabannin da za a zaba su sa gaba idan aka zabe su domin samun ingancin rayuwa da ci gaban iyali.

Saurari cikakken shirin:

DOMIN IYALI: Canjin Da Al'ummar Najeriya Ke Nema Daga Shugabanni-
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:32 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG