Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Cin Zarafin Iyali A Cikin Gida Kashi Na Daya -Afrilu 29, 2021


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

A ci gaba da haska fitila kan rahotannin cin zarafin da tashin hankali a tsakanin iyali a jihar Naija inda wata mata ta kashe kishiyarta sabili da kishi, da kuma magidanci da ya kashe matarsa bayan wata rashin jituwa, mun gayyaci masu ruwa da tsaki da nufin neman hanyar shawo kan wannan matsala.

Bakin da madugun tattaunawar Mustapha Nasiru Batsari ya gayyata domin neman hanyar warware zaren sun hada da: Alh Bello Sheriff, Shugaban Kungiyar matasan Najeriya reshen jihar Naija, da Mohammed Sa'idu Etsu, shugaban kungiyar inganta rayuwar matasa a jihar Naija, da kuma Barista Hadiza Nura Alfa, Lauya da ke kungiyar kare hakkokin mata WRAPA a jihar Naija,

Saurari kashin farko na tattaunawar:

DOMIN IYALI: Cin Zarafin Iyali A Cikin Gida Kashi Na Daya-10:"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:47 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG