Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Nazari Kan Cika Shekaru 8 Da Sace 'Yan Matan Chibok-Kashi Na Biyu-Afrilu, 21, 2022


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Idan kuna biye da mu shirin Domin Iyali yana nazari kan cika shekaru takwas da aka yi ranar alhamis da ta gabatar da sace ‘yan matan Chibok 276 da har yanzu babu tabbacin inda sama da dalibai 100 su ke ko kuma halin da su ke ciki ba.

Wakiliyar Sashen Hausa, Madina Dauda ta tattauna da shugaban ‘yan asalin Chibok mazauna birnin tarayya Abuja Nkeki Mutah, da Madam Martha Bitrus Dalu ita ma ‘yar asalin Chibok wadda kuma ta rubuta littafi kan sace ‘yan matan.

Ga ci gaban bayanin na su.

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG