Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI:Tattaunawa Kan Matsalar Tsaro A Makarantun Najeriya-Kashi Na Hudu-Fabrairu 04, 2021


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

A wannan shirin wanda ya kasance na hudu kuma na karshe a tattaunawar da bakin da muka gayyata su ke yi, da nufin nazarin hanyar shawo kan matsalar tsaro a makarantu da yake kara neman ya maido hannun agogon baya a fannin ilimi da ci gaban iyali, yau bakin sunyi musayar miyau kan rawar da daidaikun al’umma zasu iya takawa a wannan yunkuri.

Saurari hirar da wakiliyar Sashen Hausa Baraka Bashir ta jagoranta:

DOMIN IYALI:Tattaunawa Kan Matsalar Tsaro A Makarantun Najeriya-Kashi Na Hudu:10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:01 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG