Wani bene mai hawa hudu ya rushe a Legas cibiyar kasuwanci a Najeriya hudu ga watan Nuwamba inda ya kashe akalla ma'aikata hudu kamar yadda kungiyar Red Cross to shaida.. Ganau sun ce kusan ma'aikata hamsin ne suke cikin ginin.
Gini Ya Rushe Ya Kashe Ma'aikata Masu Gini

1
Jami'an 'yansanda da ma'aikatan ceto da masu wucewa duk suka taru kusa da ginin da ake ginawa wanda ya rushe a Legas hudu ga watan Nuwamba shekarar 2013.

2
Jami'an 'yansanda da ma'aikatan ceto da masu wucewa duk suka taru kusa da ginin da ake ginawa wanda ya rushe a Legas hudu ga watan Nuwamba shekarar 2013.

3
Jami'an 'yansanda da ma'aikatan ceto da masu wucewa duk suka taru kusa da ginin da ake ginawa wanda ya rushe a Legas hudu ga watan Nuwamba shekarar 2013.

4
Jami'an 'yansanda da ma'aikatan ceto da masu wucewa duk suka taru kusa da ginin da ake ginawa wanda ya rushe a Legas hudu ga watan Nuwamba shekarar 2013.