Wani mahaifi da 'yarsa ta rasu a gobarar da ta kashe yara dalibai 20 a makarantar firamare a Nijar, ya fadi yadda ya samu labarin tashin gobarar inda ya ce, kafin ya isa wurin, wutar ta riga ta lakume ajujuwan da daliban suke.
Yadda Na Samu Labarin Gobarar Da Ta Yi Sanadin Mutuwar 'Yata
Zangon shirye-shirye
-
Maris 26, 2024
Gadar Baltimore a Jihar Maryland - Key Bridge Baltimore