Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

GRACE ALHERI ABDU: Domin Iyali, Afrilu 26, 2018: Jawabin Mai Martaba Sarkin Kano, Kan Matsalolin Mata Da Kananan yara. Kashi Na Daya


Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu

Ranar Litinin tara ga watan Afrilu Shugabannin kasar Nijar suka gayyaci Mai Martaba Sarkin Kano Sanusi Lamido Sanusi na Biyu domin daukar darasi kan matakan da masarautar Kano ke dauka na magance matsalolin mada da kananan yara. Wakilinmu Sule Mummuni Barma ya halarci wannan taron ya kuma nado mana jawabin Mai Martaba.

Jawabin Mai Martaba Sanusi Lamido Sanusi Pt1-10:15"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:12 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG