Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

GRACE ALHERI ABDU: Domin Iyali, Gangamin Matan Najeriya Na Neman Mukamai-Mayu,23, 2019


Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu

Makon da ya gabata mata suka yi tattali zuwa majalisar tarayyar Najeriya karkashin wata hakadar kungoyoyin mata, da nufin jan hankalin 'yan siyasa da kuma shugaban kasa Muhammadu Buhari kan bukatar cika alkawarin ba mata a kalla kashi talatin da biyar cikin dari na mukaman siyasa na dauki dora ba zabe ba, ganin yadda galibin mata da suka tsaya takara basu kai labari ba a zabukan da suka gabata.

Saurari abinda matan ke cewa a wannan shirin

Gangamin mata kan mukaman siyasa-10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:14 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG