Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

GRACE ALHERI ABDU: Domin Iyali, Matan Fulani Sun Maida Martani Kan Kokarin Hanasu Tallar Nono, Kashi Na Biyu Janairu 31, 2019


Grace Alheri Abdu
Grace Alheri Abdu

A ci gaba da tattauna kan batun hana matan Fulani tallar nono, sana'ar da suka gada kaka da kakanni. A yau, matan sun bayyana abinda suke gani ya kamata a yi domin inganta sana'ar da kuma rawar da suke gani ya kamata magidanta su taka wajen shawo kan wannan matsalar.

Martanin Matan Fulani Kan hana su tallar nono-10"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:13 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG