Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Gwamnatin Jihar Nasarawa Ta Bada Gudumawar Samada Naira Milyan 70 Ga Iyalan Jami'an Tsaro


Wata mace ake baiwa baki a binne danginta.
Wata mace ake baiwa baki a binne danginta.

Gwamnan Jihar Nasarawa Alhaji Umaru Tanko Alma'kura ya baiwa iyalan jami'an tsaro da aka kashe a rikicin Eggon tallafin samada Naira milyan 70, domin su shirya jana'izarsu da kuma kula da waddanda aka bari a baya.

Sakatariyar gwamnatin a jihar Nasarawa Hajiya Zainab Abdulmumini, tace, sakamakon kuka da iyakan jami'an tsaron suka kaiwa Gwamna Almakura kan matsalar jana'iza da kula da yara, gwamnan ya yanke shawarar baiwa ko wani iyali Naira milyan daya.
Akwai fiye da jami'an tsaro 70 daga hukumomi daban daban da wannan al'amari ya shafa.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:49 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG