Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hotunan Masu Zanga Zanga Ta Nuna Rashin Amincewa Da Gwamnatin Kasar Morocco

Dubun dubatan mutane sun yi tattaki akan tittunan Rabat, babban birnin kasar Morocco, a lokacin wata zanga zanga ta nuna rashin amincewarsu da gwamnati akan cin hanci da rashawa, ranar Lahadi 11 ga watan Yuni shekarar 2017

Domin Kari

XS
SM
MD
LG