Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Burin Mata Na Neman Abokin Zama Nagari, Agusta 27, 2023


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

WASHINGTON, D.C. - A shirin Kallabi na wannan makon, mun duba batun burin mata na neman abokin zama nagari wanda za su fahimci juna don samun rayuwa mai albarka, burin da kan zama abu mai wuya wajen cimma ga mata da dama.

Saurari cikakken shirin da Grace Alheri Abdu ta gabatar:

KALLABI: Burin Mata Na Neman Abokin Zama Nagari, Agusta 27, 2023 - 25'28"
please wait

No media source currently available

0:00 0:25:28 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG