Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kwamitin Da Ke Kula Da Harkokin Kasashen Waje A Majalisar Dokokin Amurka Ya Yi Zaman Jin Bahasi Kan Zaben Najeriya Na 2019 Da Ke Tafe

Kwamitin da ke kula da harkokin kasashen waje a Majalisar Dokokin Amurka, ya yi wani zaman jin bahasi da jami’an ma’aikatar harkokin wajen Amurka da kuma na hukumar Amurka da ke ayyukan raya kasashen waje ta USAID Akan zaben Najeriya na 2019 da ke tafe.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG