Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hotuna: Kasar Najeriya Ta Cika Shekaru 58 Da Samun Yancin Kai Daga Kasar Ingla

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari tare Mataimakin shugaban Kasa Yemi Osibanjo, Ministan Tsaro tare da Babban Hafsan Hafsoshin Najeriya sun halarci taron bikin cika shekaru 58 da samun yanci kai daga kasar Inglila da aka yi a Abuja, Ranar Litinin 1 daga Watan Oktoba shkarar 2018.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG