Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Makahon Da Ke Koyar Da Dalibai Kyauta A Kano


Makahon Da Ke Koyar Da Dalibai Kyauta A Kano
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:47 0:00

A jihar Kano da ke Najeriya, jama’a na ci gaba da jinjinawa Dahuru Idris Abdulhamid, wani makaho wanda ya ke koyar da daliban wata sakandare kyauta duk da rashin ido da yake da shi. Gwamnatin jihar dai ta ba Dahuru aiki bayan da labarin shi ya shiga ko ina.

A jihar Kano da ke Najeriya, jama’a na ci gaba da jinjinawa Dahuru Idris Abdulhamid, wani makaho wanda ya ke koyar da daliban wata sakandare kyauta duk da rashin ido da yake da shi. Gwamnatin jihar dai ta ba Dahuru aiki bayan da labarin shi ya shiga ko ina. Baraka Bashir ta hada mana wannan rahoton.
XS
SM
MD
LG