Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Batun Tsige Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Zamfara Da Salon Mulkin Tinubu, Yuni 23, 2023


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

KADUNA, NIGERIA - A cikin shirin Manuniya na wannan makon mun maida hankali ne akan hukuncin haramta tsige tsohon Mataimakin Gwamnan jihar Zamfara da kuma salon mulkin Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.

Saurari cikakken shirin da Isah Lawal Ikara ya gabatar:

MANUNIYA: Batun Tsige Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Zamfara Da Salon Mulkin Tinubu, Yuni 23, 2023.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:00 0:00

XS
SM
MD
LG