Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo Ya Hallici Gasar Kirkiro Da Fasaha A B.U.K

A yau 4 ga watan Satumbar 2018, Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo ne ya halarci taron zangon karshe na gasar kirkiro da fasaha ta dalibai a Jami'ar Bayero da ke Kano.

Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo ya halarci taron zangon karshe na gasar kirkiroda fasaha ta dalibai da aka yi a Jami'ar Bayero da ke Kano a Najeriya

Domin Kari

XS
SM
MD
LG