Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mutane Sun Gujewa Harin ‘Yan Boko Haram, a Kusa da Maiduguri, 9 ga Satumba 2014

Masu tada kayar baya ‘yan Boko Haram, sun kara kwace garuruwa da suka hada da Madagali, Gulak da Michika, dake kusa da iyakar Najeriya, da kasar Kamaru, ‘yan kungiyar na amfani da dabarun karfafawa jama’a gwiwa cewa su tsaya, su kuwa su ci gaba da fafutukar kafa daular Islama a karkashin tutar su, mai baki da fari.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG