Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Mutanen Da Suka Mutu a Guguwar Idai Sun Haura 300

Jami'ai sun tabbatar da cewa adadin wadanda suka mutu a muguwar guguwa mai suna Idai wanda afkawa yankin na kudancin nahiyar Afrika Mozambique, Zimbabwe da Malawi sun zarta 300.

Photo: AFP

Jami'ai sun tabbatar da cewa adadin wadanda suka mutu a muguwar guguwa mai suna Idai wanda afkawa yankin na kudancin nahiyar Afrika Mozambique, Zimbabwe da Malawi sun zarta 300.

XS
SM
MD
LG