Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Najeriya Ta Ce Kusan Mutum 1,800 Cutar Kwalara Ta Kashe A Bana


Najeriya Ta Ce Kusan Mutum 1,800 Cutar Kwalara Ta Kashe A Bana
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:20 0:00

Jami'an kiwon lafiya a Najeriya sun ce kusan mutum 1,800 ne suka mutu sakamakon cutar kwalara a kasar a bana, kuma adadin wadanda suka kamu da cutar ya karu zuwa jihohi 23 cikin 36. Cutar dai ta na yaduwa ne saboda amfani da ruwa marar tsafta, kuma a don haka ne ma'aikatar muhalli ta yi kira ga...

Jami'an kiwon lafiya a Najeriya sun ce kusan mutum 1,800 ne suka mutu sakamakon cutar kwalara a kasar a bana, kuma adadin wadanda suka kamu da cutar ya karu zuwa jihohi 23 cikin 36. Cutar dai ta na yaduwa ne saboda amfani da ruwa marar tsafta, kuma a don haka ne ma'aikatar muhalli ta yi kira ga al’umma da su tsaftace muhallansu. Fassara rahoton Timothy Obiezu daga Abuja.

XS
SM
MD
LG