Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: KENYA Dubban Mutane a Kenya Sun Fantsama Neman Gidajen da Zasu Zauna


VOA60 AFIRKA: KENYA Dubban Mutane a Kenya Sun Fantsama Neman Gidajen da Zasu Zauna
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Dubban mutane a Kenya sun fantsama neman gidajen da zasu zauna, bayan da jami’ai a kasar suka fara rushe gine gine da ake ganin nada hatsari har 258 a Nairobi, biyo bayan faduwar ginin daya hallaka mutane 51 a makon da ya gabata.

XS
SM
MD
LG