Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Paparoma Francis Zai Isa Myanmar Yau


 Myanmar Aung San Suu Kyi da Paparoma Francis
Myanmar Aung San Suu Kyi da Paparoma Francis

Paparoma Francis zai isa Myanmar yau Litinin, a wani yinkuri na jan hankalin duniya kan matsalar ‘yan gudun hijirar Rohingya.

Jagoran Majami’ar Katolikan zai wuce zuwa kasar Bangladesh ranar Alhamis.

Wuraren da Paparoman zai ziyarta ba su hada da sansanin ‘yan gudun hijira ba, to amma ana kyautata zaton zai gana da wasu ‘yan Rohingya a Dhaka, babban birnin kasar ta Bangaldesh.

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG