Kwamishinan ‘Yansandan jihar Alhaji Mohammadu Abdulkadiri Indabawa ne ya bayyana haka lokacinda yake gwadawa manema labarai gawarwakin ‘yan fashin da suka halaka, a taron manema labarai d a ya kira ofishin rundunar dake Badun babban birnin jihar ta Oyo.
Daga nan kwamishinan ya roki jama'a su taimakawa hukumar da bayanai da zasu taimaka wajen kama mabarnata.
Ga karin bayani.