Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sabon Rikicin Siyasa a Jihar Taraba


CNPP
CNPP

Hadakar jam’iyyun siyasa na son a rosa Hukumar Zabe

Hadakar jam’iyyun siyasar Nigeria na neman a gaggauta rusa hukumar zaben jihar Taraba tare kuma da gudanar da sabon zabe a kananan hukumomin Wukari da Karim Lamido da aka nadawa kantomomi. Jam’iyun sun yi zargin cewa kwamishinonin hukumar zaben ‘yan wata jam’iya ce, zargin da hukumar zaben ke musantawa. Babban kotun jihar dake zama a Jalingo ke sauraran shari’a. Wakilinmu Ibrahim Abdul’aziz na dauke da rahoto:

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:32 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG