Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan Yana Gaisawa da Iyayen Yaran da Aka Sace a Makarantar Sakandaren Chibok, 22 ga Yuli 2014

Shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya sadu da iyayen 219 na ‘yan matan da aka sace a garon farko da wasu da suka samu kubuta a Abuja. Jonathan yayi alkawarin kubuto da sauran da ransu ta bakin mai Magana da yawun shi Reuben Abati.

XS
SM
MD
LG