Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Masu Bincike A Najeriya Sun Saurari Korafe-korafe Game Da Zargin Cin Zarafin Mutane Wanda Ya Haifar Da Zanga-zangar End-SARS


TASKAR VOA: Masu Bincike A Najeriya Sun Saurari Korafe-korafe Game Da Zargin Cin Zarafin Mutane Wanda Ya Haifar Da Zanga-zangar End-SARS
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:50 0:00

A cikin shirin wannan makon tun bayan da Faransa ta sanar da shirinta na janye dakarunta a yankin Sahel na Afirka, jama’a a Mali da Chadi da Nijar ke ta tsokaci game da tasirin wannan mataki akan yaki da ‘yan bindiga masu da’awar jihadi, da wasu rahotanni.

XS
SM
MD
LG