Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Mutane a Najeriya na barazanar kaurace ma yin zabe saboda wahalar da suke sha ta tattalin arziki sakamakon karancin Naira da Mai


TASKAR VOA: Mutane a Najeriya na barazanar kaurace ma yin zabe saboda wahalar da suke sha ta tattalin arziki sakamakon karancin Naira da Mai
please wait

No media source currently available

0:00 0:30:00 0:00

Fiye da shekara goma kenan da gwamnati Ghana ta sanya hannu a dokar inganta rayuwar masu fama da nakasa, sai dai har zuwa wannan lokaci, masu fama da nakasa a kasar ba su ganin tasirin wannan doka, da wasu rahotanni

XS
SM
MD
LG