Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Wasu Mata 'Yan Gwagwarmaya Sun Gudanar Da Gangami Akan Matsalar Fyade A Najeriya


TASKAR VOA: Wasu Mata 'Yan Gwagwarmaya Sun Gudanar Da Gangami Akan Matsalar Fyade A Najeriya
please wait

No media source currently available

0:00 0:29:57 0:00

A cikin shirin wannan makon mazauna kauyuka na kukan matsalar tsaro a kudancin Najeriya, sannan wasu mata 'yan gwagwarmaya a jihar Borno sun gudanar da gangami na yin tur da matsalar fyade a sassan kasar da kuma wasu sauran rahotanni.

XS
SM
MD
LG