Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Muhawara Kan Matsalar Tsaro a Jihar Neja, Kashi Na Hudu - Yuni 08, 2021


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

Masu kula da lamura na cewa, akwai hatsari a Birnin Abuja ganin cewa ba ya da nesa da Minna bayan da kungiyar Boko Haram ta shiga jihar Neja ta kuma kafa tutocinsu a wasu garurruwa. Abinda shirin ya maida hankali ke nan yau.

Saurari cikakken muhawarar da Mustapha Nasiru Batsari ya jagoranta:

TSAKA MAI WUYA: Muhawara Kan Matsalar Tsaro a Jihar Neja, Kashi Na Hudu - Yuni 08, 2021
please wait

No media source currently available

0:00 0:11:22 0:00


XS
SM
MD
LG