Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TSAKA MAI WUYA: Muhawara Kan Matsalar Tsaro A Najeriya Kashi Na Biyu, Yuni, 30, 2020


Aliyu Mustapha Sokoto
Aliyu Mustapha Sokoto

A yau bakin da shirin ya gayyata, Nastura Ashir Sharif sanannen kusar kungiyoyin matasan Najeriya, da kuma Lauya Aliyu Abdullahi hadimin shugaban Muhammadu Buhari dangane da harkokin wayar da kan jama'a da kuma aikin jaridu, sun tabo batun ci gaban da aka samu ko akasin haka kan harkokin tsaro.

Saurari muhawarar da wakilin Sashen Hausa Hassan Maina Kaina ya jagoranta

Muhawara kan matsalar tsaro a Najeriya PT2-12:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:12:22 0:00


.

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG