A cikin shirin na wannan makon, Shirin Tsaka Mai Wuya zai ci gaba daga makon da ya gabata da nazari kan salon siyasar kasar Kamaru inda tunda kasar ta sami 'yancin kai, shugabanni biyu kadai su ka yi mulki.
Saurari cikakken shirin cikin sauti:
A cikin shirin na wannan makon, Shirin Tsaka Mai Wuya zai ci gaba daga makon da ya gabata da nazari kan salon siyasar kasar Kamaru inda tunda kasar ta sami 'yancin kai, shugabanni biyu kadai su ka yi mulki.
Saurari cikakken shirin cikin sauti: