Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: Firai Ministan Habasha ya ba sojojin kasar umarnin su sa kafar wando daya da gwamnatin yankin Tigray, da wasu labarai


VOA60 AFIRKA: Firai Ministan Habasha ya ba sojojin kasar umarnin su sa kafar wando daya da gwamnatin yankin Tigray, da wasu labarai
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

VOA60 AFIRKA: A takaitattun labaran Afirka na yau Firai Ministan Habasha Abiy Ahmed ya ba sojojin kasar umarnin su sa kafar wando daya da gwamnatin yankin Tigray a kasar bayan wani mummunar hari kan sansanin soja da ya ce gwamnatin yankin ta kai da wasu sauran labarai.

XS
SM
MD
LG