Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: Sugaban Kasar Turkiya Ya Sanar A Yau Laraba Cewa, Rana Jumma’a Ne Dakarun Turkiyya Da Na Russia Zasu Fara Wani Sintiri


VOA60 DUNIYA: Sugaban Kasar Turkiya Ya Sanar A Yau Laraba Cewa, Rana Jumma’a Ne Dakarun Turkiyya Da Na Russia Zasu Fara Wani Sintiri
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Sugaban Kasar Turkiya Recep Tayyip Erdogan ya sanar a yau Laraba cewa, rana Jumma’ar nan me zuwa ne dakarun hadin guiwar kasashen Turkiyya da na Russia zasu fara wani sintirin hadin-gwiwa a Syria, rana daya bayan wa’adin da aka gindayawa mayakan Kurdawan Syria su janye dakarunsu daga yankin.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG