WASHINGTON, D.C —
Hon Aminu Waziri Tambuwal ya bayanna cewa yanzu haka ana nazarin rahotannin da jami’an tsaro ke badawa, game da cigaban da ake samu, bayan kafa dokar ta baci.
Kakakin yace: Na tabbatar, kamar yadda na fada da harshen turanci, nan gaba kadan, mai girma shugaban kasa zai duba, ya ga yanayin da wannan abun yake ciki, domin a samu a dahirta, ga mutan Adamawa a yaye musu wannan dokar da aka saka, ina kyautata zaton bada dadewa ba.
Yana kamalla wannan kalami, sai mutane suka fashe da murna da tafi saboda nuna farin cikinsu.
Kakakin yace: Na tabbatar, kamar yadda na fada da harshen turanci, nan gaba kadan, mai girma shugaban kasa zai duba, ya ga yanayin da wannan abun yake ciki, domin a samu a dahirta, ga mutan Adamawa a yaye musu wannan dokar da aka saka, ina kyautata zaton bada dadewa ba.
Yana kamalla wannan kalami, sai mutane suka fashe da murna da tafi saboda nuna farin cikinsu.